fidelitybank

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Date:

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta barin mukaminsa na shugabancin hukumar tsuke bakin aljihun gwamnatin Amurka da ake kira da Doge karkashin jagorancin shugaba Trump.

Musk ya jagoranci hukumar da ake kira Doge, wajen rage dubban ma’aikatan gwamnatin ƙasar, abun da ya haifar da babbar suka.

Sai dai tafiyar ta sa ta zo ne a yayin da rashin jituwa ke daɗa ƙamari tsakaninsa da shugaba Trump, bayan ya soki wani ƙudurin shugaban da ya ce zai haifar da gagarumin giɓi ga gwamnati, wani abu da ya ce zai shafi aikinsa.

Sai dai duk da haka, ya miƙa godiyarsa ga shugaba Trump bisa damar da ya bashi, yana cewa hukumar za ta ci gaba da yin karfi.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp