fidelitybank

El-Rufa’i ya zo ya yi bayanin yadda ya kashe dalar Amurka miliyan 350 – Shehu Sani

Date:

Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Arewa ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya ce kwato bashin dalar Amurka miliyan 350 da bankin duniya ta wawure ba za a iya cimma shi ba sai ta hanyar yi wa tsoffin kwamishinoni da masu ba da shawara.

Ya kuma dage kan cewa shi ma a gayyaci tsohon Gwamna Nasir El-Rufai domin ya amsa tambayoyi dangane da lamunin.

A ‘yan watannin da suka gabata ne gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani (majikin Mallam Nasir El-Rufai), ya nuna damuwarsa kan yadda gwamnatin da ta gabata ta biya bashin dala miliyan 587, da naira biliyan 85 da kuma bashin kwangila 115. Wannan ya sa ya zama ƙalubale a gare shi don biyan bukatun kuɗi na gaggawa kamar albashin ma’aikata.

Bayan bayyana hakan ne majalisar dokokin jihar Kaduna ta bayyana kudurinta na gudanar da bincike a kan gwamnatin gwamna El-Rufai da ta shude.

Sai dai kuma, tsohon Sanata Shehu Sani, a wani sako da ya wallafa a shafin sa na Facebook da aka tabbatar a ranar Juma’a, ya jaddada cewa bai kamata El-Rufa’i ya yi watsi da shi ba. Ya bukaci a gayyaci El-Rufai domin ya fayyace inda kason Kaduna ta mayar da kudin Paris, Excess Crude Funds, Stamp Duties Funds, Ecological Funds, da kuma biliyoyin lamuni da aka samu daga Babban Bankin Kasa da Bankunan Cikin Gida.

Ya ci gaba da cewa, “Duk ’yan kwangila da masu ba da shawara marasa amfani da suka tsere da kudi, da duk wadanda suka ci gajiyar almubazzaranci da kadarorin Jihar Kaduna da kuma ci gaba da cin moriyar su, to su dauka cewa ba Kwamared Shehu Sani ne ke mulkin Jihar a halin yanzu ba. ”

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp