fidelitybank

El-Rufa’i ya yi naɗin sababbin muƙamai

Date:

Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya nada sabbin mashawarta na musamman da jami’an hukumar.

A cewar sanarwar, gwamna El-Rufai ya zabi Hajiya Umma K. Ahmed, a matsayin kwamishiniyar kananan hukumomi, ita ce shugabar karamar hukumar Birnin Gwari a halin yanzu.

Mista Muyiwa Adekeye, mashawarci na musamman ga Gwamna Nasir El-Rufai kan harkokin yada labarai da sadarwa, ya bayyana cewa Hajiya Umma ita ce Darakta-Janar na Hukumar tabbatar da inganci ta Jihar Kaduna kafin a aika ta zuwa Birnin-Gwari.

Mataimaki na musamman ta bayyana cewa, an zabe ta ne domin maye gurbin Dokta Shehu Usman Muhammad, wanda ya yi murabus daga mukaminsa domin cimma wata manufa ta siyasa.

A cewar sanarwar, Abdullahi Muhammad Ibrahim shine sabon shugaban karamar hukumar Birnin Gwari.

An maye gurbinsa a matsayin mai ba da shawara na musamman kan harkokin siyasa Rt. Hon. Aminu Abdullahi Shagali, tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan...

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa...

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...
X whatsapp