fidelitybank

El-Rufa’i ya tumɓuke rawanin Sarakuna biyu a Kaduna

Date:

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya amince da tsige sarakunan Piriga da Arak, mai martaba Jonathan Paragua Zamuna da mai martaba Janar Aliyu Iliyah Yammah (mai ritaya) a ranar Litinin din da ta gabata.

Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana hakan ne a shafinta na Twitter.

Hakan ya nuna cewa, Zamuna da Yammah sun daina gudanar da ofisoshinsu daga yau.

“Ma’aikatar kananan hukumomin jihar Kaduna ta sanar da cewa Malam Nasir @elrufai ya amince da tsige Mai Girma Jonathan Paragua Zamuna, Shugaban Piriga da Mai Martaba Janar Aliyu Iliyah Yammah, Hakimin Arak daga ranar Litinin 22 ga wata. Mayu 2023, “Gwamnatin Kaduna ta wallafa a shafinta na Twitter.

Hakan na zuwa ne kasa da sa’o’i 24 bayan El-Rufai ya bayyana aniyarsa ta ci gaba da korar miyagun ma’aikata a gwamnatin jihar da kuma ruguza baragurbin gine-gine a Kaduna har zuwa ranar karshe da ya hau kujerar gwamna.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp