fidelitybank

El-Rufa’i ya haƙura da kujerar Minista

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya janye daga kujerar minista a gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu, inji rahoton Premium Times.

Har ila yau, tsohon gwamnan ya ba da shawarar a maye gurbinsa da wani.

Jaridar ta yanar gizo ta nakalto majiyar fadar shugaban kasa ta ce, El-Rufai ya sanar da shugaba Tinubu cewa, ba zai sake la’akari da nadin da ya yi masa a matsayin minista a gwamnati ba.

Rahotanni sun bayyana cewa El-Rufai ya tabbatar wa Tinubu cewa zai ci gaba da bayar da gudummawar kason sa don ci gaban kasa a matsayinsa na dan kasa mai zaman kansa.

Rahoton ya ce El-Rufai ya shawarci Jafaru Ibrahim Sani, wanda ya rike mukamin kwamishina a ma’aikatu uku – Ilimin Kananan Hukumomi da Muhalli a Jihar Kaduna a matsayin wanda zai maye gurbinsa.

Majalisar dattawan ta samu jinkiri wajen tabbatar da El-Rufai da wasu ministoci guda biyu saboda rashin tsaro.

Majalisar dattijai ta mika sunayen mutane 45 ga shugaban kasa.

vanguard 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp