fidelitybank

Ekweremadu da mai ɗakinsa sun koyi darasi daga abin da ya faru – Obasanjo

Date:

Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya aika wasiƙa ga Kotun Birtaniya da ta samu tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ike Ekweremadu da mai ɗakinsa Beatrice da laifin safarar ɗan’adam don cirar sashen jikinsa.

A wasiƙar da ya aike wa babban akawun kotun da ke London, tsohon shugaban ƙasar ya nemi akawun ya sa baki, kuma ya tabbatar cewa gwamnatin Birtaniya ta yi sassauci a hukuncin da za ta yanke.

Manyan jaridun Najeriya sun ruwaito cewa Obasanjo ya aika wasiƙar Birtaniya, inda Ekweremadu ke iya fuskantar ɗaurin shekara 10 bisa tanadin dokokin ƙasar, bayan an same shi da laifi.

Tun bayan samun Ekweremadu da mai ɗakinsa da laifin ne, ake tsare da su har zuwa 5 ga watan Mayu – ranar da za a yanke hukunci.

An kama Ekweremadu da matarsa bayan wani matashi ya yi ƙorafi kan yadda mutanen biyu ke ƙoƙarin cire masa ƙodarsa.

Sai dai, Obasanjo a cikin wasiƙar mai kwanan watan 3 ga Afrilun bana, ya ce Ekweremadu da mai ɗakinsa sun koyi darasi daga abin da ya faru.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...
X whatsapp