fidelitybank

Ekweremadu da mai ɗakinsa sun koyi darasi daga abin da ya faru – Obasanjo

Date:

Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya aika wasiƙa ga Kotun Birtaniya da ta samu tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ike Ekweremadu da mai ɗakinsa Beatrice da laifin safarar ɗan’adam don cirar sashen jikinsa.

A wasiƙar da ya aike wa babban akawun kotun da ke London, tsohon shugaban ƙasar ya nemi akawun ya sa baki, kuma ya tabbatar cewa gwamnatin Birtaniya ta yi sassauci a hukuncin da za ta yanke.

Manyan jaridun Najeriya sun ruwaito cewa Obasanjo ya aika wasiƙar Birtaniya, inda Ekweremadu ke iya fuskantar ɗaurin shekara 10 bisa tanadin dokokin ƙasar, bayan an same shi da laifi.

Tun bayan samun Ekweremadu da mai ɗakinsa da laifin ne, ake tsare da su har zuwa 5 ga watan Mayu – ranar da za a yanke hukunci.

An kama Ekweremadu da matarsa bayan wani matashi ya yi ƙorafi kan yadda mutanen biyu ke ƙoƙarin cire masa ƙodarsa.

Sai dai, Obasanjo a cikin wasiƙar mai kwanan watan 3 ga Afrilun bana, ya ce Ekweremadu da mai ɗakinsa sun koyi darasi daga abin da ya faru.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...

Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta

Ƙasashen Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta...

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘ƴan ƙungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...

Yadda ambaliya ta shanye Adamawa

Rahotonni daga birnin Yola na jihar Adamawa na cewa,...

Yadda Jodan da Dubai ke jefa wa al’ummar Gaza abinci ta sama

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Jordan ta ce, jiragen...

Tarihi ba zai manta da Najeriya ba a bangaren kwallon kafar Mata

Najeriya ta lashe kofin ƙwallon Afirka na mata karo...

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...
X whatsapp