fidelitybank

Ekiti da Osun: APGA ta fara sayar da fom din takarar Gwamna

Date:

Jam’iyyar APGA za ta gudanar da zabukan fitar da gwani na gwamna a jihohin Ekiti da Osun a ranakun 27 ga watan Janairu da 10 ga watan Maris.

A cikin wani jadawalin ayyuka na wucin gadi wanda Sakataren kungiyar, APGA na kasa, Mista Ifeanyi Mbaeri, ya sanya wa hannu, jam’iyyar ta ce za a samu fom din  nuna sha’awa a kan kudi Naira miliyan 2, yayin da za a sayar da fom din tsayawa takara a kan Naira miliyan 10.

Sanarwar ta ci gaba da cewa: “Bisa ikonta a karkashin sashi na 12 (3) da na 24 na kundin tsarin mulkin jam’iyyar APGA na 2019, da kuma bin jadawalin INEC da jadawalin ayyukan zaben gwamnonin jihohin Ekiti da Osun na 2022, kwamitin ayyuka na kasa (NWC) na Jam’iyyar (APGA) ta amince da jadawalin gudanar da zaben fidda gwani na gwamnonin jihohin Ekiti da Osun a 2022.

“Za a gudanar da zaben fidda gwani na jihar Ekiti a ranar 27 ga Janairu, 2022, yayin da zaben firamare na jihar na musamman zai gudana a Osogbo, jihar Osun a ranar 10 ga Maris, 2022.”

APGA ta ce masu neman takarar bangaren mata da masu fama da nakasa su biya kashi 50 cikin 100 kawai na kudaden da aka tanada na duka fom na nuna sha’awa da na takara.

Karkashin jadawalin da a ka amince da zaben fidda gwani na Ekiti, za a gudanar da siyar da fom na nuna sha’awa da na takara a sakatariyar jam’iyyar APGA ta kasa da ke Abuja tsakanin 20 ga Disamba zuwa 10 ga watan Janairu, 2022.

A ranar 28 ga watan Junairu ne za a yi shawarwarin daukaka kara/hukumomin da suka taso daga zaben fidda gwani na Ekiti.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp