fidelitybank

EFCC za ta binciki jami’an ta kan karɓar rashawa da ake zargin su na sama da miliyoyi

Date:

Shugaban hukumar yaki da yi wa tattalin arziki zagon kasa a Najeriya EFCC, Ola Olukoyede ya bayar da umarnin a gaggauta bincike kan zargin cin hanci da rashawa da Idris Okuneye wanda aka fi sani da Bobrisky ya yi a kan wasu jami’an hukumar.

Jaridar Daily Trust ta wallafa cewa Bobrisky ya bayyana a wani faifan bidiyo inda ya zargi wasu jami’an hukumar waɗanda bai bayyana sunansu ba sun nemi Naira miliyan 15 daga wajensa domin dakatar da binciken da ake yi a kan sa kafin a tura shi gidan yari.

Wannan ya sa shugaban hukumar ya kafa kwamitin bincike domin tabbatar da gaskiya ko akasin zargin.

EFCC ta koma gayyaci Okuneye zuwa ofishinta na Legas domin taimakawa wajen gudanar da binciken.

A wata sanarwa da kakakin hukumar, Dele Oyewale ya fitar, ya tabbatar da cewa za a bincika zargin, sannan za a fitar da sakamako idan an kammala binciken.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp