fidelitybank

EFCC ta nemi hadin kai don kama masu harkokin kudi

Date:

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon-kasa, EFCC, ta nemi bankuna da masu sana’ar canjin kudi a kasar su ba ta hadin kai, domin kama masu laifi a harkokin kudi yayin da ake shirin sauya kudin Najeriyar.

Shugaban hukumar ta EFCC, Abdulrasheed Bawa, ne ya yi kiran yayin wani taro da manyan jami’an bankuna da masu kamfanonin canjin kudi a Lagos jiya Talata.

Shugaban ya nemi bangarorin biyu da su taimaka wajen sanar da hukumar ta EFCC cikin gaggawa duk wani abu da suka gani da ya shafi alamar almundahana ko zamba musamman a wannan lokaci da kasar za ta sake sauya fasalin wasu daga cikin manyan takardun kasar.

Bawa ya bukaci bankunan da masu canjin da su sanar da hukumar tasa duk wasu bayanai masu amfani cikin gaggawa a game da ajiyar kudin da suke zargin akwai alamar rashin gaskiya da kuma sauya wa kudi ma’ajiya daga asusu zuwa wani asusun.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haÉ—aka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp