fidelitybank

EFCC ta kama shugaban ta na bogi a Abuja

Date:

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta kama wani matashi mai shekaru 38, mai suna Salman Umar Hudu, a Abuja.

An kama Hudu ne a wani otel a ranar Talata bisa zarginsa da yi wa Shugaban Hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa.

A wata sanarwa da hukumar ta fitar, matashin mai shekaru 38 ya samu N100,000 daga hannun wani da ke fake da cewa shi Bawa ne kuma yana tafiyar da duk wani lamari da hukumar yaki da cin hanci da rashawa.

Karanta Wannan: Akwai tukwici ga duk wanda ya fallasa masu boye sababbin kudi – EFCC

EFCC ta ce za a gurfanar da wanda ake zargin a kotu bayan ya bayar da bayanai masu amfani.

Sanarwar ta kara da cewa: “Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, EFCC, a ranar Talata, 14 ga Fabrairu, 2023, ta kama wani mutum mai suna Salman Umar Hudu, mai shekaru 38, dan asalin Kano, a wani otal da ke Abuja, bisa zarginsa da yin wa kansa karya. Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, EFCC, Abdulrasheed Bawa, da sauran jami’an Hukumar, tare da karbar Naira 100,000.00 daga hannun mutumin da ya tabbatar da cewa zai iya ‘kamawa’ duk wata matsala da ta shafi EFCC.”

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp