fidelitybank

EFCC ta kama mutane 6 masu damfara ta Internet

Date:

Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC, sun kama wasu mutane shida da ake zargi da damfarar yanar gizo a jihar Benue.

Wadanda ake zargin da rundunar shiyyar ta kama a maboyarsu da ke Makurdi, sun hada da Dominic Onea, Daniel Ikwe, Samuel Godwin, John Sule Godwin, David Onaja Egwe da Oche Patrick.

Kamen nasu ya biyo bayan bayanan sirri da aka samu kan zargin da ake musu na damfara ta intanet.

Karanta Wannan:Ā EFCC ta cafke ‘yar fim da ta lika sababbin kudi a wurin biki

An kwato wayoyin hannu guda tara (9), Laptop daya, katin ATM na Zenith daya, saitin WiFi daya da cajar laptop daya.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kara da cewa za a gurfanar da wadanda ake zargin zuwa kotu da zarar an kammala bincike.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ʙasar...

Iran ta ʙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ʙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ʙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ʓansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ʙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ę“an ʙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ā€˜yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ʙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ę“anbindiga da suka addabi yankunan ʙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leʙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maʙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ʙarʙashin mai...
X whatsapp