fidelitybank

EFCC ta kama mutane 6 masu damfara ta Internet

Date:

Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC, sun kama wasu mutane shida da ake zargi da damfarar yanar gizo a jihar Benue.

Wadanda ake zargin da rundunar shiyyar ta kama a maboyarsu da ke Makurdi, sun hada da Dominic Onea, Daniel Ikwe, Samuel Godwin, John Sule Godwin, David Onaja Egwe da Oche Patrick.

Kamen nasu ya biyo bayan bayanan sirri da aka samu kan zargin da ake musu na damfara ta intanet.

Karanta Wannan:Ā EFCC ta cafke ‘yar fim da ta lika sababbin kudi a wurin biki

An kwato wayoyin hannu guda tara (9), Laptop daya, katin ATM na Zenith daya, saitin WiFi daya da cajar laptop daya.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kara da cewa za a gurfanar da wadanda ake zargin zuwa kotu da zarar an kammala bincike.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaʙi da fataucin miyagun ʙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ʙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miʙa saʙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaʙalar belin Danwawu,...
X whatsapp