fidelitybank

EFCC ta kama mutane 17 a Akwa Ibom

Date:

Jami’an rundunar shiyyar Uyo na Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati, EFCC, sun kama wasu mutane 17 da ake zargi da damfarar yanar gizo a wurare daban-daban a Uyo, Jihar Akwa Ibom.

An kama wadanda ake zargin ne a yayin wani samame da aka kai bayan wasu rahotannin sirri da ke alakanta wadanda ake zargin da aikata laifuka iri-iri ta yanar gizo.

Hukumar ta tabbatar da kamun ne a wani sako da ta wallafa a shafinta na Twitter.

Kayayyakin da aka kwato daga hannun wadanda ake zargin sun hada da; wayoyin hannu, na’urar talabijin, mota kirar Toyota Camry LE, bakar mota kirar Honda da kuma motoci Lexus guda biyu.

“Za a gurfanar da wadanda ake zargin zuwa Kotu da zarar an kammala bincike,” in ji ta.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp