fidelitybank

EFCC ta kama masu damfarar mutane ta shafukan Internet

Date:

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta kama mutane 120 da ake zargi da damfarar mutane ta shafukan Internet a Ibadan da Jihar Enugu.

A wata sanarwa da kakakin hukumar ta EFCC, Wilson Uwujaren, ya fitar, ya ce, rundunar shiyyar Enugu ta kama mutane 40 da ake zargi, yayin da aka kama 80 da aikata irin wannan laifuka a Ibadan, jihar Oyo.

Wadanda ake zargin a Ibadan sun hada da Victor Abumere, Kehinde Samuel, Adedeji Ibrahim Olamilekan, Akinbowale Emmanuel, Taiwo Azeez, Adenuga Sunday, Sidiku Olubodun, Ekhuemelo Jerry, Agboola Khalid Babatunde, Alex Kelvin, Akande Jonah, Tobiloba Adekanye, Fatai Olawalekan T. Babatunde David, da Emmanuel Victor Mayowa.

Sauran sun hada da Taofeek Toheeb Olamilekan, Olamilekan Fafilolu Quadri, Olayinka Taiwo Olaniyi, Emmanuel Abiodun Olalekan, Awoleke Opeyemi Uthman, Ikenna Anyanwu Victor, Mosuro Daniel Oluwaseun, Amoo Abdulmalik Ademola, Oluwaseun Adeniran, Kehinde Kehinde Olatunji, da Okeolumed Hameedhood. Khalid Ayomide.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp