fidelitybank

EFCC ta kama dalibai 48 da zargin aikata almundahana ta Intanet

Date:

Hukumomi a Najeriya sun kama mutum 50 da ake zargi da aikata almundahana ta intanet, akasarinsu ɗaliban jami’ar jihar Kwara.

Hukumar EFCC mai yaƙi da yi wa arzikin ƙasa zagon ƙasa cikin wata sanarwa da ta fitar ranar Alhamis ta ce an kama ɗalibai 48 da wasu mutum biyu a maɓoyansu daban-daban sakamakon kwanakin da aka shafe ana sa ido.

EFCC ta ce ta gano wasu motocin ƙasaita tara sai kwamfutocin laptop 24 da kuma wayoyin hannu daban-daban a hannun mutanen da ake zargi, waɗanda aka ce suna rayuwa ta facaka.

Hukumar ta kuma ce jami’anta sun bazama domin fitar da ƙasar daga ƙangin rashawa da sauran miyagun laifuka da ƴan yahoo ke yi.

A cewar EFCC, ba da daɗewa bane za a gurfanar da mutanen a gaban kotu da zarar an kammala bincike.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp