fidelitybank

EFCC ta damƙe ƴan Yahoo a jihar Borno

Date:

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, EFCC, a ranar Laraba, ta kama wasu mutane goma sha daya da ake zargi da damfarar yanar gizo mai suna “Yahoo boys” a jihar Borno.

Jami’an rundunar shiyyar Maiduguri sun kai wani samame a kananan hukumomin Jere da Maiduguri.

Wadanda ake zargin sun hada da Micah Joseph, Mari Ayuba, Ibrahim Abdullahi, Adam Abiodun da kuma Victor Chinonso Okolieaboh.

Sauran sun hada da Olatunji Sherif, Bright Felix, Jude Linus Magaji, Jonah Jondi, Ojobaro Abdullahi, da Jerry Zizighi,

An kama su ne biyo bayan sahihan bayanan sirri kan aikata laifukan da ake zarginsu da aikatawa, a cewar shugaban yada labarai na EFCC, Wilson Uwujaren.

An gano wata Mercedes Benz GLK 350, mota kirar Toyota Corolla saloon, wayoyin komai da ruwanka, na’urar Wi-Fi, da bankunan wuta.

Uwujaren ya kara da cewa za a gurfanar da wadanda ake zargin zuwa kotu da zarar an kammala bincike.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp