fidelitybank

EFCC ta cafke mutane 8 a Abuja da zargin damfara

Date:

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, a ranar Alhamis, ta kama wasu mutane 8 da ake zargi da damfarar yanar gizo a Abuja.

An kama wadanda ake zargin ne a Kubwa da Mararaba dake makwabtaka da jihar Nasarawa.

An bayyana sunayensu da David Oche Igoche, Innocent Adikwu, Anderson Oshiomegie Edemode da Chinonso P. Peter.

Karanta Wannan: An kashe mutane 46 ciki harda ɗan shugaban ƙaramar hukuma a Benue

Sauran sun hada da Emmanuel Smart, Favour Anucha, Adegbayi Tunde da Desmond Esosa.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kuma bayyana cewa, an kama su ne biyo bayan bayanan sirri da hukumar ta samu.

An kwato sama da wayoyin hannu biyar, kwamfutar tafi-da-gidanka 2 da na’urorin haÉ—in Intanet 2 daga hannunsu.

Hukumar ta kara da cewa da zarar an kammala bincike za a gurfanar da wadanda ake zargin a gaban kotu.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...
X whatsapp