fidelitybank

EFCC ta cafke mutane 32 da zargin damfara

Date:

Jami’an rundunar shiyyar Enugu na Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, EFCC, sun kama wasu mutane 32 da ake zargi da damfarar yanar gizo a wani samame da suka yi a lokaci guda a Awka, jihar Anambra da kuma garin Enugu na jihar Enugu.

Wadanda ake zargin sun hada da Stanley Okechukwu, Chukwudi Michael, Nnaife Onyedika, Nnamdi Christian, Pascal Akachukwu, Ekeme Christian Luke, Denis Chidozie da Ebuka Mmaduka.

Sauran sun hada da: Ekene Excellent, Emmanuel Okochi Osita, Akunne Prince Ikenna, Igwe Nnaemeka Shedrack, Nonso Henry Ozo Ekwe, Ebuka Obike Boniface, Goodluck Ameachi Ifeanyi, Hillary Chiemele Chukwudizie, Chinedu Onwuegbusi Ignitus, Onuoha Ifeanyi Anthony.

Sauran sun hada da: Bassey Nnolue Jason, Chinedu Nnolue Kingsley, Okpe Matthew, Emmanuel Abonyi, Igwenagu Kenechukwu Collins, Joachim Okpe, Kelechi Ibenyenwa, David Chiemerie, Kingsley Ngwu, Ndubuisi Anthony, Collins Chidubem, Innocent Chisom, Kalu Nnachi da Chukwuemeka Henry.

An kama su ne bisa wasu sahihan bayanan sirri kan ayyukan da ake zarginsu da aikata laifukan da suka shafi intanet.

Kayayyakin da aka kwato daga hannunsu sune wayoyi, kwamfutoci da motoci biyu: Lexus ES 350 da Lexus RX 330.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kara da cewa za a gurfanar da su gaban kotu da zarar an kammala bincike.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp