fidelitybank

EFCC ta cafke Gbajabiamila da zargin aikata laifuka

Date:

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC), ta kama Suleiman Gbajabiamila, wanda ake zargi da aikata laifuka biyu a gaban kotu, kan zargin sata da gabatar da kararrakin karya.

An kama Gbajabiamila ne a ranar Talata, 31 ga watan Janairu bisa zargin damfarar wani dan Najeriya dan kasar Birtaniya, Lateef Adeyemo kan kudi Naira miliyan 30.

An yi zargin cewa dan shekaru 63 da haihuwa ya gabatar da kansa a matsayin dillalin gidaje wani lokaci a shekarar 2021.

Karanta Wannan: NDLEA da EFCC sun yi babban kamu a Legas

Legit.ng ta tattaro cewa da wayo ya karbo kudi naira miliyan 30 da nufin ya samu daki biyu na Adeyemo dan kasar Birtaniya amma sai ya karkatar da kudin don amfanin kansa. An ruwaito lamarin ya faru ne tsakanin watan Satumba da Oktoban 2021.

An kama Gbajabiamila wanda aka ruwaito cewa, ya kwashe watanni da dama yana gudun hijira kuma an gurfanar da shi a gaban Alkalin Alkalai Adeola Olatunbosun. ‘Yan sanda sun gurfanar da shi a gaban kuliya inda suka bayyana cewa Gbajabiamila ya yi wasu hada-hadar kudade da akasari tsakaninsa da matarsa. Kamar yadda jaridar Guardian ta ruwaito, wanda ake zargin ya biya kudi Naira 150,000, domin bin diddigin Gbajabiamila wanda bai kunna wayarsa ba sai ranar Talata 20 ga watan Satumba, 2022. Nan take hukumomi suka bi sawun wanda ake zargin sannan suka kama shi.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp