fidelitybank

EFCC ta cafke Gbajabiamila da zargin aikata laifuka

Date:

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC), ta kama Suleiman Gbajabiamila, wanda ake zargi da aikata laifuka biyu a gaban kotu, kan zargin sata da gabatar da kararrakin karya.

An kama Gbajabiamila ne a ranar Talata, 31 ga watan Janairu bisa zargin damfarar wani dan Najeriya dan kasar Birtaniya, Lateef Adeyemo kan kudi Naira miliyan 30.

An yi zargin cewa dan shekaru 63 da haihuwa ya gabatar da kansa a matsayin dillalin gidaje wani lokaci a shekarar 2021.

Karanta Wannan: NDLEA da EFCC sun yi babban kamu a Legas

Legit.ng ta tattaro cewa da wayo ya karbo kudi naira miliyan 30 da nufin ya samu daki biyu na Adeyemo dan kasar Birtaniya amma sai ya karkatar da kudin don amfanin kansa. An ruwaito lamarin ya faru ne tsakanin watan Satumba da Oktoban 2021.

An kama Gbajabiamila wanda aka ruwaito cewa, ya kwashe watanni da dama yana gudun hijira kuma an gurfanar da shi a gaban Alkalin Alkalai Adeola Olatunbosun. ‘Yan sanda sun gurfanar da shi a gaban kuliya inda suka bayyana cewa Gbajabiamila ya yi wasu hada-hadar kudade da akasari tsakaninsa da matarsa. Kamar yadda jaridar Guardian ta ruwaito, wanda ake zargin ya biya kudi Naira 150,000, domin bin diddigin Gbajabiamila wanda bai kunna wayarsa ba sai ranar Talata 20 ga watan Satumba, 2022. Nan take hukumomi suka bi sawun wanda ake zargin sannan suka kama shi.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp