fidelitybank

EFCC ta kwato biliyan 152 da dala miliyan 386.2 a shekarar 2021 – Bawa

Date:

Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), Abdulrasheed Bawa, ya ce hukumar ta kwato Naira miliyan 152, 088,698,751.64 da dala miliyan 386,220,202.84 a shekarar 2021.

Shugaban, a ci gaba da nazarin ayyukan hukumar na shekarar 2021, ya lissafa sauran kudaden da a ka kwato a matsayin Fam 1, 182,519.75, €156,246.76, 1,723,310.00 Saudi Riyal, Rand 1,900.00 na Afirka ta Kudu da dalar Amurka 1,400.

Bawa ya ce, bangaren kudin dijital tare da 5, 36957319 na Bitcoin da 0.09012 Ethereum.

Shedkwatar ta kwato N67, 249, 744, 994.89, $375,662,223.59 da £1,151,539.75.

A Legas ta bi sawun ta da ta kai Naira 70, 315,611,260.52, $9,286,497.83 da Fam 21,500.00.

Rundunar shiyar Kaduna ta zo na uku a fannin kwato jimillar Naira miliyan 3, 339,405,723.93 yayin da rundunar ta Ibadan ta dauki matsayi ta daya wajen kwato Dala har dala $387,385.00.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp