fidelitybank

EFCC ta bankado Dala miliyan 72.8 a asusun tsohuwar Minista

Date:

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati (EFCC), ta sake bankado Dalar Amurka miliyan 72.8 a wani asusun ajiyar kudi na tsohuwar Ministar Albarkatun Mai, Diezani Alison-Madueke.

EFCC ta ce ta gano kudaden ne a asusun Diezanni da bankin Fidelity a Najeriya.

Bayan haka kuma hukumar ta cafke tsohon daraktan bankin mai suna, Nnamdi Okonkwo, wanda a yanzu na daya daga shugabannin bankin ‘First Bank’ wanda a baya ya sha tambayoyi kan Dala miliyan 153 da kuma Dala miliyan 115.

Duk da cewa EFCC ta karbi Dala miliyan 153, har yanzu batun Dala miliyan 115 da a ke zargin shi a kansu na gaban kotu. Inji Aminiya.

A yanzu dai Mista Okonkwo da Charles Onyedibe na hannun EFCC inda suke amsa tambayoyi kan Dala miliyan 72.8 da aka samu a asusun Diezani.

Ko a watannin da suka gabata sai da gwamnatin tarayya ta yi gwanjon wasu kadarorin da ta gano daga Diezani.

Tun bayan saukar ta daga kujerar minista, Diezani ke shan tuhume-tuhume kan zargin badakala da dukiyar kasa.

 

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp