fidelitybank

EFCC sun yi ram da ‘yan Yahoo a jihar Ogun

Date:

Jami’an rundunar shiyyar Ibadan na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, a ranar Alhamis, sun kama mutane saba’in da hudu (74) da ake zargi da damfarar yanar gizo a jihar Ogun.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ce an kama wadanda ake zargin sun damfara ne a gidan gwamnati, G.R.A, Shagamu, a jihar Ogun.

A cewar hukumar a cikin wata sanarwa da ta fitar a shafinta na Twitter, kama su ya biyo bayan sa ido da kuma bayanan sirri da suka bankado laifukan da ake zarginsu da aikatawa na intanet.

Kayayyakin da aka kwato daga hannunsu sun hada da wasu manyan motoci guda bakwai, kwamfutoci uku, wayoyin hannu 124, wasan PlayStation 3 daya, babura biyu da wasu takardu masu tayar da hankali.

Sanarwar ta kara da cewa za a gurfanar da wadanda ake zargin zuwa kotu da zarar an kammala bincike.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp