fidelitybank

ECOWAS za ta samar da kudin bai daya na yankin Afrika

Date:

Ƙungiyar ci gaban tattalin arziƙin yankin Afirka ta Yamma (ECOWAS) ta ƙara zabura domin tabbatar da samar da kuɗi na bai-ɗaya a tsakanin ƙasashenta mai suna ACO.

Ƙasashen ƙungiyar sun cimma wannan yarjejeniyar ce a babban taron da suka yi karo 66 a Abuja.

Asali, ƙasashen ƙungiyar sun ɗauki haramar ƙaddamar da kuɗin ne a shekarar 2020, amma annobar covid-19 ta kawo tsaiko.

Amma yanzu, sun yanke shawarar ƙaddamar da kuɗin a shekarar 2027, kamar yadda Channels ta ruwaito.

Ƙungiyar ta ce kuɗin na bai-ɗaya zai taimaka wajen inganta harkokin kasuwanci, da tattalin arzikin ƙasashen.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp