fidelitybank

ECOWAS ta yi Allah wadarai da sace yara 80 a Najeriya

Date:

Kungiyar Tattalin Arzikin ƙasashen Afirka ta yamma ECOWAS, ta yi Allah wadai da garkuwa da yara 80 a arewacin Najeriya cikin makon da ya gabata.

Mafi yawan waɗanda aka yi garkuwa da su a jihar zamfara da ke arewa maso yammcin ƙasar, mata ne da yara waɗanda suka je sharar gona da yin itace a daji.

A wata sanarwa ECOWAS ta yi kira da a saki yaran. Kawo yanzu dai babu wanda ya ɗauki alhakin sace yaran.

Harin dai shi ne na baya-bayan nan a jihar , wadda ke fama da yawaitar hare-haren ‘yan bindiga masu sace mutane domin neman kuɗin fansa.

A makon da ya gabata ma fiye da mutum 70 aka kashe a wasu tagwayen hare-hare a jihar Benue da ke tsakiyar ƙasar.

A ranar Juma’a kuma wasu ‘yan bindigar suka kashe gwamman ‘yan gudun hijira bayan da suka kai wa sansaninsu hari

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp