fidelitybank

ECOWAS ta jinkirta da kaiwa Nijar hari – El-Rufa’i

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya shawarci Ƙungiyar Raya Tattalin Arziƙin Afirka ta Yamma (ECOWAS) ta dakatar da shirin amfani da ƙarfin soji a Jamhuriyar Nijar.

A wani saƙo da El-Rufa’i ya wallafa a shafinsa na X, wato Tuwita a yau Talata, ya bayyana mazauna Arewacin Najeriya da Nijar a matsayin ƴan’uwan ​​juna.

Ya ce “Tabbas mutanen Nijar abu ɗaya ne kuma al’umma ɗaya ce da na Arewacin Najeriya. Ya kamata mu kauce wa wannan yaƙin basasa tsakanin ƴan’uwa.”

Tsohon gwamnan ya yi wannan gargadin ne biyo bayan sanarwar da shugabannin tsaro na kungiyar ECOWAS ta yi cewa sun shirya yin amfani da karfin soji a Nijar domin dawo da habararren shugaban kasar, Muhamed Bazoum kan mulki.

A taron da suka yi na ƙarshe a ƙasar Ghana, Manyan hafoshin dakarun Ecowas sun ce sun tsayar da ranar da za su tura dakaru zuwa Nijar domin tunkarar gwamnatin mulkin Janar Abdoulrahamane Tchiani domin dawo da mulkin demokuradiyya.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp