fidelitybank

ECOWAS ta janye takunkumin da ta ƙakabawa Mali

Date:

Kasashe makwabtan Mali za su dage takunkuman tattalin arzikin da suka sanya wa kasar, bayan kungiyar ECOWAS ta amince da shirin kasar na gudanar da zaben da zai mayar da mulki hannun farar-hula a watan Maris din shekarar 2024.

Haka kuma, ba a amince ko da daya daga cikin sojojinn da suka yi juyin mulki, tsayawa takarar shugaban kasa, ba.

Sai dai har yanzu ECOWAS ba ta amince da komawar Mali cikin kawancen ba tun bayan dakatar da ita jim kadan bayan juyin mulkin sojin kasar.

Shugabannin kasashen Afirka ta yamma, sun amince da wa’adin shekara biyu domin gudanar da zabe a Burkina Faso yayin da a Guinea kuma aka yi watsi da wa’adin shekara uku na mika mulki ga farar hula.

Kasashen na Burkina Faso da Guinea suma kamar Mali sojoji ne suka hambarar da gwamnatocinsu na farar-hula

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp