fidelitybank

Dusar kankara ta kashe mutane 17 a Japan

Date:

Jami’ai a ƙasar Japan sun ce, sakamakon yawaitar saukar dusar ƙanƙara a manyan biranen ƙasar ya yi sanadin mutuwar mutum 17 gommai suka jikkata, cikin kwana 10, yayin da dubban gidaje ke fama da rashin wutar lantarki.

Mafi yawan yankunan yammaci da gundumar Hakkaido da ke arewacin ƙasar na fuskantar yawaitar saukar dusar ƙanƙara a ‘yan kwanakin nan.

Kafar yaɗa labaran ƙasar ta ruwaito cewa akan samu yawan dusar kankara na kusan tsayin mita ɗaya a kowacce rana a wasu garuruwan gundumar Yamagata da ke arewa maso gabashin ƙasar.

Hukumar kula da yanayi ta ƙasar ta gargaɗi mazauna yankunan da lamarin ya fi ƙamari da su kauce wa yin tafiye-tafiye bayan da ƙananan motoci suka yi ta maƙalewa cikin dusar ƙanƙara a kan wasu titunan ƙasar.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp