fidelitybank

Dusar kankara ta kashe mutane 17 a Japan

Date:

Jami’ai a ƙasar Japan sun ce, sakamakon yawaitar saukar dusar ƙanƙara a manyan biranen ƙasar ya yi sanadin mutuwar mutum 17 gommai suka jikkata, cikin kwana 10, yayin da dubban gidaje ke fama da rashin wutar lantarki.

Mafi yawan yankunan yammaci da gundumar Hakkaido da ke arewacin ƙasar na fuskantar yawaitar saukar dusar ƙanƙara a ‘yan kwanakin nan.

Kafar yaɗa labaran ƙasar ta ruwaito cewa akan samu yawan dusar kankara na kusan tsayin mita ɗaya a kowacce rana a wasu garuruwan gundumar Yamagata da ke arewa maso gabashin ƙasar.

Hukumar kula da yanayi ta ƙasar ta gargaɗi mazauna yankunan da lamarin ya fi ƙamari da su kauce wa yin tafiye-tafiye bayan da ƙananan motoci suka yi ta maƙalewa cikin dusar ƙanƙara a kan wasu titunan ƙasar.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp