fidelitybank

Dusar Kankara ta hallaka mutane 28 a Amurka

Date:

Akalla mutum 28 sun mutu a Jihar New York yawancinsu a garin Buffalo, a yayin da mahaukaciyar iska mai dauke da jaura take ci gaba da mamaye Arewacin Amurka.

Wani jami’in gwamnatin jihar ya ce lamarin ya rutsa da mutane da dama inda wasu suka kwashe fiye da kwana biyu a cikin motocinsu a yanayin iskar sanyi mafi muni a tarihi.

Kankarar da ke sauka ta kai santi mita 23, kamar yadda masana suka yi hasashe.

Mahaukaciyar iskar mai bala’in sanyi ta somo ne daga Canada zuwa kan iyakar Mexico inda ta kashe akalla mutum 56.

Shugaban Amurka Joe Biden ya ayyana dokar ta-baci inda ya amince a bayar da tallafi na musamman ga jihar New York.

“Ina jajanta wa mutanen da suka yi asarar ‘yan uwansu a wannan lokaci da ake hutun karshen shekara,” in ji shugaban kasar a wani sako da ya wallafa a Tuwita.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp