fidelitybank

Dusar Kankara ta hallaka mutane 28 a Amurka

Date:

Akalla mutum 28 sun mutu a Jihar New York yawancinsu a garin Buffalo, a yayin da mahaukaciyar iska mai dauke da jaura take ci gaba da mamaye Arewacin Amurka.

Wani jami’in gwamnatin jihar ya ce lamarin ya rutsa da mutane da dama inda wasu suka kwashe fiye da kwana biyu a cikin motocinsu a yanayin iskar sanyi mafi muni a tarihi.

Kankarar da ke sauka ta kai santi mita 23, kamar yadda masana suka yi hasashe.

Mahaukaciyar iskar mai bala’in sanyi ta somo ne daga Canada zuwa kan iyakar Mexico inda ta kashe akalla mutum 56.

Shugaban Amurka Joe Biden ya ayyana dokar ta-baci inda ya amince a bayar da tallafi na musamman ga jihar New York.

“Ina jajanta wa mutanen da suka yi asarar ‘yan uwansu a wannan lokaci da ake hutun karshen shekara,” in ji shugaban kasar a wani sako da ya wallafa a Tuwita.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na Æ™arÆ™ashin Æ´an Bindiga – ÆŠan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan Æ´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...
X whatsapp