fidelitybank

Dusar kankara na cigaba da lankume rayukan Amurkawa

Date:

Jami’ai a Amurka suna ce tsananin hunturu da ke ratsa arewacin Amurka na ci gaba da sanadin mutuwar mutane a jihar New York da ke Amurka.

Shugaban gundumar Erie Mark Poloncarz ya ce akalla mutum 34 ne suka mutu a gundumar ciki har da birnin Buffalo.

Tsananin sanyi tare da dusar ƙanƙara da ke sauka a faɗin Amurka tun lokacin hutun Kirsimeti a ƙarshen makon da ya gabata ya yi sandin mutuwar akalla mutum 60 a jihohin ƙasar takwas.

Gundumar Erie ce aka fi samun yawan waɗanda suka mutu a ‘yan kwanakin nan.

To amma an fara samun sauƙin yanayin a wasu jihohin ƙasar ciki har da New York.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp