fidelitybank

Duniya za ta yi mummunar asara a kan yaƙin Ukraine da Rasha – MDD

Date:

Hukumomin agajin Majalisar Dinkin Duniya da suka yi taro a Geneva, domin cikar mamayar Rasha a Ukraine kwana dari sun fitar da gargadi a kan irin mummnar asarar da Ukraine da ma duniya za su yi sakamakon yakin kasar.

Sun ce akwai kusan ‘yan Ukraine miliyan 16 da suke matukar bukatar taimako.

Haka kuma akwai mutum biliya daya da dubu dari bakwai a fadin duniya da ke fama da karuwar talauci saboda karuwar farashin kayan abinci sakamakon toshe tashoshin ruwan Ukraine da Rasha ta yi.

Shugaban shirin samar da abinci na duniya Mike Dunford ya ce akwai mutum fiye da miliyan takwas da suke da matsalar abinci ga yunwa a Afirka.

Da yake jawabi a fadar gwamnatin Amurka game da tsadar rayuwa, shugaba Biden ya bayyana cewa manyan kalubale biyu ne suke damun duk wasu iyalai a yanzu, wato tashin litar mai da tashin farashin kayan abinci a shaguna.

Kuma dukkan wadannan kalubale yakin da Putin ke yi a Ukraine ya janyo su.Ga farashin iskar ya tashi tun daga farkon shekarar nan ma

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp