fidelitybank

Duniya ina zaki da mu: Magidanci ya sheke makocinsa da tabarya

Date:

An gurfanar da wani tela mazaunin Kaduna, Gado Yahaya a gaban kotun majistare a ranar Litinin kan zarginsa da kashe makwabincinsa yayin rikici a kan bokitin ruwa a Kaduna.

Yahaya ya shaida wa kotun majistaren cewa, shekarunsa 29, kuma ya na cike da nadama a kotun, kamar yadda Vanguard ta rawaito.

Rikici game da bokitin ruwa ya faru ne a unguwar Rigasa Kaduna, kamar yadda ganau ya shaidaw, Alkalin kotun majistare a Kaduna.

Mai gabatar da karar, Sifeta Chidi Leo ya yi ikirarin cewa,“Yahaya ya kashe Salisu da tabarya ne yayin da suke fada kan bokitin ruwa. “A yayin fadan, ya shiga dakin girki, ya dauko tabarya ya buga wa Salisu a kai, nan ya yanke jiki ya fadi bayan buga masa tabaryar a kai, ya mutu a hanyar mu na zuwa asibiti.” A cewar Mr Leo, Mai gabatar da karar.

Sai dai Yahaya ya rubuta cewa, ya aikata hakan ya kuma saka hannu a lokacin da aka kawo shi ofishin ‘yan sanda domin masa tambayoyi.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp