fidelitybank

Dumi-Dumi: Buhari ya bayyana dan takarar da yake goyon baya

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci gwamnonin jam’iyyar APC da su tabbatar da cewa babban taron da za a yi na zaban dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar ya nuna duk wata kima da kyawawan halaye na jam’iyyar. Ya kuma ce dole ne dan takarar da za a zaba ya zama wanda zai baiwa talakawan Najeriya karfin nasara da yakini tun kafin zabe.

Femi Adesina, mai magana da yawun shugaban kasar, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, ya ce shugaban ya bayar da wannan umarni ne a wani taro da gwamnoni 22 da aka zaba a karkashin jam’iyyar APC da kuma shugaban jam’iyyar na kasa, Abdullahi Adamu, a fadar gwamnati da ke Abuja.

Jam’iyyar APC za ta gudanar da babban taronta na zaben dan takararta na shugaban kasa a Abuja tsakanin 6 zuwa 8 ga watan Yuni.

Buhari ya shaida wa gwamnonin da su tabbatar da hadin kan cikin gida domin a samu gagarumar nasara a zaben 2023.

“Tsarin gudanar da babban zaben 2023 ya fara da gaske kuma na lura cewa jam’iyyun siyasa masu nasara a duk duniya sun dogara ne akan haɗin kai na cikin gida da kuma kyakkyawar alamar jagoranci don samun babban rabo.

“Jam’iyyarmu ta APC, ba za ta zama ta daban ba, don haka muna ci gaba da aiwatar da tsarin samar da ci gaban kasa.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp