fidelitybank

Dukannin ‘yan Najeriya da ke aiki sun cancanci sabon albashi na dubu 70 – Akpabio

Date:

Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya ce dukkan ma’aikatan Najeriya da ke aiki a ma’aikatun gwamnati ko masu zaman kansu sun cancanci cin moriyar ƙarin albashi mafi ƙanƙanta na naira dubu 70 da majalisar dokokin ƙasar ta amince.

Akpabio wanda ya bayyana hakan a zaman majalisar na ranar Talata bayan amince wa da ƙudirin albashin mafi ƙanƙanta ya zama doka, ya ce:

“Idan maɗinki ne kai sai ka ɗauki wasu mutane aiki, ba za biya su abin da ya gaza naira dubu 70 ba. Haka idan ke uwa ce da ke da sabon jaririn da ki ke son ɗaukar wadda za ta kular miki da shi, to ba za ki biya ta albashi ƙasa da abin da doka ta amince shi ne mafi ƙanƙanta ba… dokar ta shafi kowa da komai.

Haka ma idan ka ɗauki direba ko mai gadi, to ba za ka biya su ƙasa da naira dubu 70 ba. Ina matuƙar jin daɗin cewa wannan abu ya zama doka, kuma yanzu mun bar wa masu ɗaukar aiki su yi aiki da dokar.” In ji Sanata Akpabio.

Saɓanin abin da shi shugaban majalisar ya faɗa a zauren majalisar, dokar albashi mafi ƙanƙanta ta 2019 wadda aka yi wa kwaskwarima a 2024 ta fayyace wadanda ya kamata su ci moriya da waɗanda ba za su ci moriyar ba.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp