fidelitybank

Duk wanda zai maye gurbin Peseiro sai ya bi tsarin nan – NNF

Date:

Hukumar kula da kwallon kafa ta Najeriya NFF, ta fitar da wasu bukatu guda hudu da ake bukata na kocin Super Eagles na gaba.

Hakan na kunshe ne a cikin wani guraben aiki da hukumar NFF ta yi ranar Juma’a.

Hukumar na neman maye gurbin Jose Peseiro, wanda kwantiraginsa ya kare a ranar 29 ga watan Fabrairu.

Ana sa ran magajin Peseiro zai sami:

“Masu cancantar koyarwa.

“Kwarewar da aka tabbatar a matakin kula da kwallon kafa.

“Rikodin nasara a cikin manyan ƙungiyoyi.

“Ilimin wasan kwallon kafa na Afirka zai zama karin fa’ida.”

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da ake ta kiraye-kirayen a baiwa masu horar da ‘yan wasan cikin gida damar jagorantar tawagar kasar.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp