fidelitybank

Duk wanda ya ci takara bai ajiye mukaminsa ba kujerarsa ta zama iska – Kakakin Majalisa

Date:

Kakakin mjalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya gargadi masu rike da mukaman siyasa da ke da muradin yin takara a 2023, da su yi murabus daga mukaminsu.

A cewar Gbajabiamila, masu rike da mukaman siyasa na da hadari ga kansu da jam’iyyunsu idan suka ki yin murabus.

Sashi na 84(12) na dokar zabe ta 2022 wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanya wa hannu kwanan nan ya ce, “Babu wani dan siyasa a kowane mataki da zai zama wakili mai kada kuri’a ko a zabe shi a babban taron ko taron wata jam’iyyar siyasa.”

Hakan na nufin masu rike da mukaman siyasa wadanda suke da buri, sai sun yi murabus kafin su fito takara.

Irin su Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Tarayya, Abubakar Malami, Karamin Ministan Ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba da Ministan Kwadago da Aiki, Chris Ngige sun ki yin murabus duk da burinsu.

Gbajabiamila a wata hira da gidan talabijin na Channels TV ya ce, wasu masu rike da mukaman siyasa sun dage kan su yi murabus kafin su tsaya takara a zaben 2023 mai zuwa.

Shugaban majalisar yayin da yake magana kan matakin na su ya yi gargadin cewa, wanda aka nada a siyasa zai iya mayar da zaben fidda gwani na jam’iyyarsu a matsayin holoko.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon Ĉ™orafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar Ĉ™asar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun Ĉ™addamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp