fidelitybank

Duk wanda muka kama da katin zabe zai sha dauri shekara guda – INEC

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta ce daurin shekara daya ko tarar Naira 500,000 na jiran duk wanda aka samu da laifin siyan kuri’u a zaben 2023.

Kwamishinan INEC na jihar Jigawa, Farfesa Muhammad Lawal Bashar ya bayyana haka a wata hira da manema labarai.

Kwamishinan ya ce hukumar zabe ta shirya tsaf domin gudanar da dukkan zabukan da na’urar BVAS domin tabbatar da gudanar da sahihin zabe.

” Na’urar za ta tantance masu kada kuri’a da za su kada kuri’a kuma wadanda suka yi rajista fiye da sau daya ba za su iya kada kuri’a ba.

Farfesa Muhammad ya ce Hukumar ta karbi katunan zabe na dindindin sama da dari da hamsin da shida wadanda ake ci gaba da rabawa har zuwa ranar 22 ga watan Janairun 2023.

Ya shawarci wadanda suka yi rajista amma ba su karbi katin zabe ba da su yi hakan kafin ranar rufewa.

Kwamishinan ya kara da cewa hukumar ta yi kyakkyawan tsari da zai baiwa masu bukata ta musamman da tsofaffi da mata masu juna biyu damar kada kuri’a cikin sauki.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp