fidelitybank

Duk wanda muka kama da katin zabe zai sha dauri shekara guda – INEC

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta ce daurin shekara daya ko tarar Naira 500,000 na jiran duk wanda aka samu da laifin siyan kuri’u a zaben 2023.

Kwamishinan INEC na jihar Jigawa, Farfesa Muhammad Lawal Bashar ya bayyana haka a wata hira da manema labarai.

Kwamishinan ya ce hukumar zabe ta shirya tsaf domin gudanar da dukkan zabukan da na’urar BVAS domin tabbatar da gudanar da sahihin zabe.

” Na’urar za ta tantance masu kada kuri’a da za su kada kuri’a kuma wadanda suka yi rajista fiye da sau daya ba za su iya kada kuri’a ba.

Farfesa Muhammad ya ce Hukumar ta karbi katunan zabe na dindindin sama da dari da hamsin da shida wadanda ake ci gaba da rabawa har zuwa ranar 22 ga watan Janairun 2023.

Ya shawarci wadanda suka yi rajista amma ba su karbi katin zabe ba da su yi hakan kafin ranar rufewa.

Kwamishinan ya kara da cewa hukumar ta yi kyakkyawan tsari da zai baiwa masu bukata ta musamman da tsofaffi da mata masu juna biyu damar kada kuri’a cikin sauki.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp