fidelitybank

Duk wanda kuka gani da raunin harbi a sanar da jami’an tsaron – Kwamishina

Date:

Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da cewa, wasu ‘yan bindiga sun kai hari babban ofishin ‘yan sanda dake Okene a jihar Kogi.

A sanarwar da kwamishinan labarai, Kingsley Fanwo, ya fitar ya ce, an kashe mutum ɗaya daga cikin su, sauran sun gudu da raunuka.

Kwamishinan ya yi kira ga al’ummar jihar su gaggauta kai rahoton duk wanda suka gani da raunin harbin bindiga.

Yan ta’addan sun haura 30, a cewar wata sanarwa da kwamishinan ya ce, ɗaya daga cikin ‘yan bindigan ya gamu da ajalinsa, yayin da sauran suka ranta a na kare ɗauke da raunin alburushi a jikin su.

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya sha alwashin cewa duk yan bindigan da suka shigo jihar ba zasu fita da rayuwarsu ba.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...
X whatsapp