fidelitybank

Duk wanda kuka gani da raunin harbi a sanar da jami’an tsaron – Kwamishina

Date:

Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da cewa, wasu ‘yan bindiga sun kai hari babban ofishin ‘yan sanda dake Okene a jihar Kogi.

A sanarwar da kwamishinan labarai, Kingsley Fanwo, ya fitar ya ce, an kashe mutum É—aya daga cikin su, sauran sun gudu da raunuka.

Kwamishinan ya yi kira ga al’ummar jihar su gaggauta kai rahoton duk wanda suka gani da raunin harbin bindiga.

Yan ta’addan sun haura 30, a cewar wata sanarwa da kwamishinan ya ce, É—aya daga cikin ‘yan bindigan ya gamu da ajalinsa, yayin da sauran suka ranta a na kare É—auke da raunin alburushi a jikin su.

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya sha alwashin cewa duk yan bindigan da suka shigo jihar ba zasu fita da rayuwarsu ba.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Ć´an Ć™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ĆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp