fidelitybank

Duk wanda ba ya samun wutar lantarki sa’o’i 20 ba zai biya kudi ba – Gwamnati

Date:

Gwamnatin tarayya a ranar Litinin ta ce, kwastomomin da ba sa samun adadin wutar lantarki na sa’o’i 20 ba za su biya sabon farashin kudin wutar lantarki ba.

Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu ne ya bayyana haka a lokacin da ya bayyana gaban kwamitin majalisar dattawa kan harkokin wutar lantarki domin gudanar da bincike na kwana daya kan bukatar dakatar da sabon kudin wutar lantarki.

Ya ce gwamnatin tarayya ta bullo da wata sabuwar manufa ta ceto bangaren wutar lantarki, yana mai jaddada cewa radadin na wucin gadi ne.

Bayanin ya zo ne a daidai lokacin da masu amfani da wutar lantarki ke kokawa kan karin kudin fito da hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya NERC ta yi.

Ministan ya kuma bayyana cewa Gwamnatin Tarayya za ta biya Naira Tiriliyan 2.9 domin tallafa wa wutar lantarki a bana idan ba a sake duba kudin fito ba.

A cewarsa, gwamnati ta bullo da sabuwar manufar ceto bangaren wutar lantarki.

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp