fidelitybank

Duk wahala sai dai mu mutu a Gaza – Fatma

Date:

Wata mai mai ƴaƴa tara ta ce, duk runtsi duk wahala ba za ta bar Gaza ba duk kuwa da yunƙurin da Isra’ila ke yi na faɗaɗa yaƙin da take yi a zirin.

Fatma Al-Shinbary mai shekara 41 ta shaida wa Reuters cewa za ta tsaya a zirin domin ta cigaba da rayuwa, sannan ta ƙara da cewa, “mafi yawan mutanen zirin ma ba za su fice ba.”

Mijin Fatima yana kwance ne yana jinya, ita ce take ɗawainiya da gidan ta hanyar saa’anta burodi tana sayarwa a sansanin ƴan gudun hijira da suke zama.

Ta ce ta sha barin inda take zama a shekaru baya da suka gabata, inda ta ce, “na gaji da tsalle-tsalle.”

“Gara mutuwa a gare mu,” in ji ta, sannan ta ƙara da cewa, “a duk inda muka je, idan za mu canja waje, mukan tafi ne mu bar kayayyakinmu, a haka muke ta asarar kayayyakinmu.”

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...

A karon farko an gurfanar da Mutanen da ake zargi da kai hari Cocin Owo

Mutum biyar da ake zargi da shirya harin bam...

Peter Obi na nan a cikin jam’iyyar har yanzu – LP

Shugaban ƙungiyar Obidient Movement, Dr. Tanko Yunusa ya ce...

Yadda Mahara sun kashe mutum biyu, sun ƙona gidaje a Filato

Wasu da ake zargin mahara sun afka wa karamar...

An YI zanga-zanga a Isra’ila kan shirin Netanyahu na mamaye Gaza

Dubban mutane sun fito kan tituna a faɗin Isra'ila,...

Birtaniya za ta fara tisa ƙeyar bakin da suka aikata laifi zuwa kasarsu

Birtaniya ta fitar da sabon tsarin tisa keyar duk...

NDLEA ta kama Fasto kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Gwamnoni sun mika sakon ta’azziya ga iyalan Audu Ogbeh

Shugaban ƙungiyar gwamnonin arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu...

Duk wahala sai dai mu mutu a Gaza – Fatma

Wata mai mai ƴaƴa tara ta ce, duk runtsi...

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...
X whatsapp