fidelitybank

Duk wahala sai dai mu mutu a Gaza – Fatma

Date:

Wata mai mai ƴaƴa tara ta ce, duk runtsi duk wahala ba za ta bar Gaza ba duk kuwa da yunƙurin da Isra’ila ke yi na faɗaɗa yaƙin da take yi a zirin.

Fatma Al-Shinbary mai shekara 41 ta shaida wa Reuters cewa za ta tsaya a zirin domin ta cigaba da rayuwa, sannan ta ƙara da cewa, “mafi yawan mutanen zirin ma ba za su fice ba.”

Mijin Fatima yana kwance ne yana jinya, ita ce take ɗawainiya da gidan ta hanyar saa’anta burodi tana sayarwa a sansanin ƴan gudun hijira da suke zama.

Ta ce ta sha barin inda take zama a shekaru baya da suka gabata, inda ta ce, “na gaji da tsalle-tsalle.”

“Gara mutuwa a gare mu,” in ji ta, sannan ta ƙara da cewa, “a duk inda muka je, idan za mu canja waje, mukan tafi ne mu bar kayayyakinmu, a haka muke ta asarar kayayyakinmu.”

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp