fidelitybank

Duk tsuntsun da ya ja ruwa: Kotu ta yankewa ‘yan sanda biyu hukuncin kisa

Date:

Alkali Peter Kekemeke na babbar kotun Abuja ya yanke wa korarrun ‘yan sanda 2 hukuncin kisa, bisa kama su da laifin fashi da makami.

Wadanda aka yanke wa hukuncin sun hada da James Ejah da Simeon Abraham wadanda kwamishinan ‘yan sandan Abuja ya gurfanar da su a shekarar 2017.

Yayin yanke hukuncin, Alkalin ya bayyana yadda aka kama su dumu-dumu da laifuka har shaidu hudu sai da suka tabbatar da laifukan su. Inji Daily Nigerian.

Yayin yanke hukuncin, Kekemeke ya bayyana yadda a ka kama korarrun ‘yan sandan dumu-dumu da laifukan, bayan shaidu hudu sun bayyana gaban kotu.

Alkalin ya shaida cewa, hujjojin da a ka gabatar gaban kotu sun nuna cewa, tabbas sun yi fashin. Ya kara da cewa babu wata shaida wacce ta zarce su da suka amsa laifukan su da bakunan su.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp