fidelitybank

Duk shugaban da aka samu da wawure dukiyar ƙasa a hukunta shi – Obi

Date:

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar Labour a zaɓen 2023, Peter Obi ya ce kamata ya yi duk shugabanni da aka samu da cin hanci a Najeriya su riƙa fuskantar tsassaurar hukunci.

Obi ya bayyana haka ne a wata sanarwa da ya fitar yau Talata domin bikin ranar yaƙi da cin hanci ta duniya.

A cewarsa, cin hanci ya dabaibaye dukkan matakan gwamnati a Najeriya a tsawon shekaru.

 

Ya ce ƙasar na fuskantar tarin bashi da ya yi mata katutu, wanda ya faru sakamakon ciyo bashi da gwamnatoci ke ci gaba da yi.

 

Tsohon gwamnan na jihar Anambra ya shawarci shugabannin Najeriya da su zama masu gaskiya da kuma kauce wa cin hanci da rashawa.

 

“Ƙasancewar Najeriya a jeri na 145 cikin ƙasashe 180 da aka fi cin hanci, ya nuna yadda rashawa ta yi wa Najeriya katutu. Ya kamata a yaƙi hakan idan ana son ci gaba,” in ji Obi.

 

Ya ƙara da cewa Najeriya na cikin ƙasashen Afrika 11 da ke fama da rashin kyawun shugabanci a cikin shekara 10 da suka wuce.

 

Ya ce hakan ya ci gaba da janyo cikas wajen samun cigaba a ƙasar.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp