fidelitybank

Duk mai sha’awar kujerar Kalu a Abia ya janye shi ne zabun mu – Masu ruwa da tsaki

Date:

Masu ruwa da tsaki a siyasar yankin Abia ta Arewa, sun bukaci ‘yan takarar sanata daga shiyyar da su janye aniyarsu ta nemawa Sanata Orji Uzor Kalu, inda suka bayyana cewa a shirye suke su dawo da kudaden sauran ‘yan takarar.

Kungiyar ta hada da sarakunan gargajiya, kungiyoyin matasa, kwararru a jihar Abia, malamai, fitattun ‘yan siyasa, da manyan ‘yan kasuwa, a karkashin kungiyar masu ruwa da tsaki ta Abia ta Arewa.

A wata sanarwa da kungiyar ta fitar a ranar Laraba, wadda aka rabawa jaridar The PUNCH, kungiyar ta yi kaca-kaca da zaben Kalu wanda shi ne bulalaiyar majalisar dattawa.

Shugaban kungiyar, Dakta Kalu Ncheghe, ya bayyana cewa, alkalumma sun nuna cewa bulaliyar majalisar Dattawan ya taka rawar gani, inda ya kara da cewa “Kungiyar ta yi imanin cewa ayyukan Kalu a matsayinsa na dan majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Abia ta Arewa shi ne mafi kyawu a tarihin jihar Abia, Najeriya gaba daya.”

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp