fidelitybank

Duk jam’iyar da ta ki tsayar da dan Kudu takara za ta gane kurenta – Yankin Kudu

Date:

Kungiyar shugabannin yankin Kudanci da kuma tsakiyar Najeriya ta gudanar da wani taro a Abuja na sake neman a mayar da mulki Kudu a kakar zaɓen 2023.

A cikin sanarwar da ta fitar a karshen taron na ranar Alhamis wanda ya samu halartar tsofaffin gwamnoni da ministoci da ƴan majalisun tarayya da na jihohi da manyan ƴan siyasa da kwararru daga shiyyar Kudu da tsakiyar Najeriyar.

BBC ta rawaito cewa, kungiyar ta yi kira ga dukkanin jam’iyyun siyasa, su kai tikitin takarar shugaban kasa zuwa Kudu.

Ta kuma yi gargaɗin cewa, duk wata jam’iyya da ta gaza yin hakan kada ta yi tsammanin samun goyon bayan shiyyoyin idan zaɓe ya zo.

“Tun da ɗan Arewa ne ya yi mulki na tsawon shekara 8 to lallai ya kamata shugabanci ya koma Kudu, duk wata jam’iyya da ta ƙi yin haka kuwa za ta gani a kwaryar shanta’’ inji wannan sanarwa.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp