fidelitybank

Duk jam’iyar da ta ki tsayar da dan Kudu takara za ta gane kurenta – Yankin Kudu

Date:

Kungiyar shugabannin yankin Kudanci da kuma tsakiyar Najeriya ta gudanar da wani taro a Abuja na sake neman a mayar da mulki Kudu a kakar zaɓen 2023.

A cikin sanarwar da ta fitar a karshen taron na ranar Alhamis wanda ya samu halartar tsofaffin gwamnoni da ministoci da ƴan majalisun tarayya da na jihohi da manyan ƴan siyasa da kwararru daga shiyyar Kudu da tsakiyar Najeriyar.

BBC ta rawaito cewa, kungiyar ta yi kira ga dukkanin jam’iyyun siyasa, su kai tikitin takarar shugaban kasa zuwa Kudu.

Ta kuma yi gargaɗin cewa, duk wata jam’iyya da ta gaza yin hakan kada ta yi tsammanin samun goyon bayan shiyyoyin idan zaɓe ya zo.

“Tun da ɗan Arewa ne ya yi mulki na tsawon shekara 8 to lallai ya kamata shugabanci ya koma Kudu, duk wata jam’iyya da ta ƙi yin haka kuwa za ta gani a kwaryar shanta’’ inji wannan sanarwa.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp