fidelitybank

Duk da zuwan Rice zan cigaba da zama a Arsenal – Jorginho

Date:

Joao Santos, wakilin dan wasan tsakiya na Arsenal, Jorginho, ya ce dan wasan yana son ci gaba da zama a tsakiyar kungiyar duk da zuwan Declan Rice daga West Ham.

Jorginho dai ya zo Emirates ne daga Chelsea a cikin watan Janairu.

Sai dai kuma makomarsa ta zama abin hasashe, inda rahotanni suka ce tsohon kociyan kungiyar Maurizio Sarri na neman siyan shi a Lazio.

Sai dai Santos ya shaida wa gidan talabijin na TV Play na Italiya cewa: “Jorginho ya yi matukar farin ciki da Arsenal da ke da muhimmiyar gasar da za ta buga, a farkon watan Agusta akwai Community Shield.”

“Babu wata tattaunawa da Lazio. Ban sani ba ko suna da kudin da za su biya dan wasan, amma wannan ba shine tambayar ba.”

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp