fidelitybank

Duk da zanga-zangar dalibai Gwamnatin Bauchi ta ware maza zalla

Date:

Gwamnatin jihar Bauchi ta kaddamar da shirinta na makarantun zalla duk da adawar da shirin ya fuskanta daga dalibai maza a jihar.

Kwamishinan ilmi na jihar Bauchi, Dr. Aliyu Tilde ya bayyana a wata sanarwa da ya wallafa cewa an fara sabon tsarin ne ranar Litinin a makarantun da ke garuruwa daban-daban a jihar.

Ya ce za su yi aiki kan sabon tsarin ne a matakin gwaji, kuma a shirye gwamnati take ta karbi korafe-korafe daga iyaye da dalibai.

A farkon makon nan ne aka ga hotunan wasu dalibai maza da rahotanni suka ce daliban makarantun sakandire ne da ke gudanar da zanga-zanga don nuna adawa da tsarin raba mata da maza a makarantu.

Dr. Aliyu Tilde ya ce sun lura da yamadidi da karin gishirin da masu adawa da shirin suka rika yi “don wasu yara kamar 50 daga makarantu biyu a garin Bauchi…. sun yi zanga zanga” game da shi.

A cewarsa da ma duk tsari mai kyau ba ya rasa kalubale ko mai kyawunsa

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp