fidelitybank

Duk da wasu sun ci kuɗin Atiku amma sun kasa kayar da Tinubu – Wike

Date:

Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ba ya nadamar goyon bayan Shugaba Bola Tinubu a kan Jam’iyyar PDP, dan takarar Shugaban kasa, Atiku Abubakar, a zaben 2023.

Wike ya ce wasu daga cikin abokan hamayyar sa sun karbi kudi daga hannun Atiku domin su yi fada amma duk sun kasa.

Ya yi wannan jawabi ne a wajen liyafar cin abincin sabuwar shekara da ya shirya a gidan sa da ke Obio-Akpor ranar Juma’a.

A cewar Wike: “Bani nadamar goyon bayan Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya lashe zabe.

“Duk wadannan suna surutu, sun ce wa Atiku, za mu yi fada da shi. Ta yaya mutanen da suka fito suka ce Fubara ba zai iya zama gwamna ba, ba zai iya yin magana a gaban jama’a ba, yau su ne suke cewa muna tare da kai a 2027?

A yayin da ake kara tunkarar zaben shugaban kasa a shekarar 2023, Wike, gwamnan jihar Ribas, ya goyi bayan Tinubu na jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

Wike ya ki marawa Atiku baya saboda rikicin shugabanci a jam’iyyar PDP.

Tsohon gwamnan jihar Ribas ya caccaki matakin da jam’iyyar ta dauka na barin dan takararta na shugaban kasa kuma shugabanta na kasa ya fito daga Arewa.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp