fidelitybank

Duk da tayin da ya yi wa DPO na miliyan 1 mun kama wanda ya kashe Nabeeha – Ƴan Sanda

Date:

Yan sanda sun tabbatar da kama wanda ya sace Nabeeha Al-Kadriyah da wasu mutane da ake zargi da hannu cikin satar mutane.

Kakakin ‘yan sandan Olumuyiwa Adejobi ne ya sanar da haka cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi.

Cikin sanarwar ya ce, a wani samame da suka akai wani otel a yankin Tafa, a ranar 20 ga watan Janairu, sun cafke wani da ake kira Bello Mohammed, ɗan shekara 28, mutumin Zamfara.

“An kama shi da kuɗi da suka kai naira miliyan 2 da dubu dari biyu da hamsin, wanda muke zargin kuɗin fansa ne da wani wanda aka kama ɗan uwansa ya biya a tsukukun yankin.

“Yayin gudanar da tambayoyi, mun gano cewa yana cikin gungun mutane da suka kama iyalan wani lauya da ake kira Ariyo a yankin Bwari da ke Abuja a ranar 2 ga watan Janairu. Wadanda suka kashe wata matashiya da ake kira Nabeeha,” kamar yadda sanarwar ta bayyana.

Wanda ake zargin in ji sanarwar ya yi tayin miliyan guda ga shugaban ‘yan sandan yankin, sai dai DPO bai karbi kuɗin ba, ya yi aikinsa yadda ya kamata.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp