fidelitybank

Duk da karfin Kamaru sai mun zane su a wasan mu – Simon

Date:

Dawan wasan gaba na Super Eagles, Moses Simon, ya ce suna sane da yadda Kamaru ke amfani da karfin tuwo wajen buga wasa, yayin da za su tunkare su.

A gobe Asabar ne tawagar Super Eagles ta Najeriya za ta gwabza da ta Indomitable Lions ta Kamaru a wasan zagaye na siri daya kwale na gasar Kofin Afirka ta 2023 da ke gudana a Ivory Coast.

Ya ce sun san cewa suna saka karfi sosai, amma su na da karfin tunkarar Kamaru.

Sai dai ya kuma ce karfin jiki ba shi ke kawo nasara ba, su burin su shi ne kawai su cinye su duk da ta hanyar da ta dace.

Wasa tsakanin kasashen biyu mai cike da tarihi, kuma karo na karshe da suka kara shi ne a 2019, inda Najeriya ta yi nasara da ci 3-2 a irin wannan zagayen na gasar.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...
X whatsapp