fidelitybank

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Date:

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar Kano, Zango Abdu, ya ce hukumar ta shirya gudanar da zaɓen cike gurbi na ƴan majalisa a jihar.

A ranar Asabar ne za a yi zaɓukan cike gurbi na ƴan majalisar jiha a mazaɓar Bagwai da Shanono, da kuma na Ghari (Kunchi) da Tsanyawa a jihar.

Da yake magana da manema labarai ranar Alhamis, Zango ya ce babbar damuwar hukumar bai wuce ƴan siyasar da ke cikin zaɓen, duk da cewa sun sanya hannu kan jarjejeniyar zaman lafiya.

“Babau abin da tashin hankali ke haifar wa a harkar zaɓe, dole ne a bar mutane su zaɓi shugabannin da suke so ba tare da tsangwama ba,” kamar yadda Jaridar Daily Trust ta ambatoshi yana cewa.

Abdu ya kuma ce an raba muhimman kayayyakin zaɓe da sauran abubuwan da ake ɓukata ga ƙananan hukumomin huɗu gabanin zaɓen.

Kazalika baturen zaɓen ya ce an kammala yi wa mutanen da za su yi aikin zaɓen horo, kuma an samar da cikakken tsaro.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp