fidelitybank

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Date:

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar Kano, Zango Abdu, ya ce hukumar ta shirya gudanar da zaɓen cike gurbi na ƴan majalisa a jihar.

A ranar Asabar ne za a yi zaɓukan cike gurbi na ƴan majalisar jiha a mazaɓar Bagwai da Shanono, da kuma na Ghari (Kunchi) da Tsanyawa a jihar.

Da yake magana da manema labarai ranar Alhamis, Zango ya ce babbar damuwar hukumar bai wuce ƴan siyasar da ke cikin zaɓen, duk da cewa sun sanya hannu kan jarjejeniyar zaman lafiya.

“Babau abin da tashin hankali ke haifar wa a harkar zaɓe, dole ne a bar mutane su zaɓi shugabannin da suke so ba tare da tsangwama ba,” kamar yadda Jaridar Daily Trust ta ambatoshi yana cewa.

Abdu ya kuma ce an raba muhimman kayayyakin zaɓe da sauran abubuwan da ake ɓukata ga ƙananan hukumomin huɗu gabanin zaɓen.

Kazalika baturen zaɓen ya ce an kammala yi wa mutanen da za su yi aikin zaɓen horo, kuma an samar da cikakken tsaro.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...
X whatsapp