fidelitybank

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Date:

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia, inda suka rufe babbar gadar Sydney Harbour ta ƙasar.

Sun gudanar da zanga-zangar ce kwana ɗaya bayan kotun ƙolin ƙasar ta amince a gudanar da gangamin a ranar Lahadi, duk da mamakon ruwan sama da aka tashi da shi.

Sun ɗaga kwalaye da ke ɗauke da rubuce-rubuce, suna kira ga ƴansiyasa da su sa baki domin kawo ƙarshen yaƙin a Gaza.

Shugaban WikiLeaks, Julian Assange na cikin waɗanda suka shiga zanga-zangar, tare da ɗanmajalisar ƙasar, Ed Husic.

A shekarar 2023 ne aka taɓa rufe gadar Sydney Harbour na ƙarshe, lokacin da kusan mutum 5,000 suka gudanar da zanga-zanga.

“Mutanen sun riƙa cewa “Isra’ila kin ji kunya, Amurka kin ji kunya. Muna so a kawo ƙarshen yaƙin.”

“An kasa ƙaƙaba wa Isra’ila takunkumi duk da abin da take yi,” in ji wata mai suna Zara Williams da ta halarci zanga-zangar ɗauke da yarinyarta.

nigeria newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...
X whatsapp